Subhanallah ga dalilin da yasa gwamnatin jihar Kaduna ta rufe makarantun islamiyya

A makon daya gabata ne gwamnatin jihar Kaduna ta sanar da rufe wasu daga cikin makarantun islamiyya a faɗin jihar, sakamakon yawaitar aikata laifukan fyaɗe. Gwamnatin Kaduna ta rufe makarantun … Continue reading Subhanallah ga dalilin da yasa gwamnatin jihar Kaduna ta rufe makarantun islamiyya