Idan yanzu na samu mijin aure zan daina sana’ar Film in raya Sunnar MANZON ALLAH SAW—Maryam

Ku latsa nan don kallon Bidiyon nan

Wata sabuwa jarumar fina-finan Kannywood Fatima Hussain wacce aka fi sani da suna Maryam a cikin shirin Labarina tace idan yanzu ta samu mijin aure zata jingine harakar Film kamar yadda ta bayyana a shafinta na Facebook

Kunji fa

Tofa

Views: 31

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *