Babu abinda ko wane musulmi ke fatan samu kamar kyakkyawan ƙarshe Allah ka mana kykkyawan ƙarshe.
Wani bawan Allah ya bayyana cewar kowa ya taida Sallah kuma ya riƙe zikiri istigfari da salatin MANZON TSIRA ANNABI MUHAMMAD SAW zai samu tsira.
Ƴan ta’adda masu lalata matan mutane.
Allah shi kyauta.
Views: 8
