
Wasu rahotanni na nuni da cewa yau za’a tasa ƙeyar ɗalibin nan dabya yi rubutu a kan uwar gidan shugaban Najeriya Aisha Buhari Kotu domin amsa tuhuma.
Wanda wasu ke alaƙanta hakan da cewa nayi magana akan shurun da tayi domin kuwa idan wannan rahoton ya tabbata gaskiya to babu shakka ta nuna cewa dagaske ita tasa aka kama shi.
kamar yadda shafin Datti Assalafy ya ruwaito.
ABIN KUNYA
Da gaske fa matar nan ita ta sa aka kama yaron nan
Yau zasu kaishi Kotu a Abuja
Tayi deactivating Twitter account dinta don an demata da tagging
Nace ba, idan kin ga dama ki sa a kashe shi, karshen abinda zaki iya yi kenan na zalunci
Ke kuma kar ki mutu idan kin isa, ko kuma ki tabbata akan mulki idan kin sani
Abin kunya kawai

Aisha Buhari dai na cigaba da shan suka game da wannan al’amari daga bakunan manya da ƙananan ƴan Najeriya.
Views: 12
