A yau ne Kotu a jihar Kano ta tasa ƙeyar Murja Ibrahim Kunya zuwa gidan maza sai dai ana zargin irin bidiyoyin da take yaɗawa a shafukan sada zumunta ne suka sa aka ɗaure ta.
Ku kalli ɗaya daga cikin bidiyoyin.
Views: 19

A yau ne Kotu a jihar Kano ta tasa ƙeyar Murja Ibrahim Kunya zuwa gidan maza sai dai ana zargin irin bidiyoyin da take yaɗawa a shafukan sada zumunta ne suka sa aka ɗaure ta.
Ku kalli ɗaya daga cikin bidiyoyin.
Views: 19