Dalilin da yasa muma muka buɗe shafin TikTok—Hisbah

HISBAH ta buɗe shafi a dandalin #TikTok

Hukumar HISBAH ta jihar Kano ta buɗe shafinta a dandalin TikTok inda take wallafa bayanan ayyukanta da nasihohi a cikin bidiyo.

Dandalin TikTok dai ya zama wata kafar sada zumunta da ake yawan samun cece a kanta.

Meye ra’ayinku kan shigar Hisbah TikTok?

Views: 40

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *