Idan Kwankwaso bai lashe zaɓen Shugaban Najeriya ba a fille min kai—Buba Galadima

Shahararren ɗan siyasa a Nijeriya Eng Buba Galadima ya yi iƙirarin cewa jam’iyyar sa ta NNPP tana da ƙarfin da zata iya lashe zaɓen Shugabancin ƙasa a bugun farko.

Inda yace suna abin nunawa ga talakawa ba kamar yadda sauran jam’iyyun suke ba don haka yana da tabbacin za su ci zaɓe insha Allahu.

A baya dai Buba Galadima ya riƙa ikirarin cewar a fille masa kai idan abinda yake hasashe bai faru ba.

Views: 14

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *