Anfara aikin katanga jirgin ruwa a legas.

Hukumar kula da tashoshin jiragen ruwa ta Najeriya, NPA, a ranar Juma’a, ta ce katangar da aka yi wa tashar jirgin ruwan Tincan, zai taimaka wajen aiwatar da amfani da kofar da aka sarrafa ta atomatik.

Mohammed Bello-Koko, Manajin Darakta na NPA ne ya bayyana haka a wani rangadin da ya kai tashar jirgin ruwan Tincan da ke Legas, domin sanin matakin aiwatar da kwangilar da aka bayar

Views: 67

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *