Daushe ya ba Rarara wa’adin sa’o’i 44 ya fice daga jihar Kano

Ana muhawara game da kiran wasu fitattun ƴaƴan jihar Kano da ke cewar duk wanda ya san ba ɗan jihar ne ba ya daina tsoma baki cikin harkokin siyasa a jihar.

Na baya bayan nan shine jarumin fina finan Hausa Rabi’u Ibrahim Daushe wanda yafi yana son mutum ya fita ya bar musu jihar su.

Kuma ana ganin da Rarara yake.

Views: 4

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *