Ku latsa nan don kallon Bidiyon nan
KAJI RABO: Daga Zuwa Gaisuwa, An Yi Musu Aure Nan Take
Wata budurwa mai suna Majida Muhammad ta bayyana cewa an ɗaura aurensu bayan Masoyinta ya je gaisuwa da saka ranar aure a gidansu. Kamar yadda ta bayyana a shafinta na facebook.
“Daga gaisuwa da saka rana ya rikiɗa ya zama ɗaurin. Don Allah ku sanya mana albarka” Inji Majida Muhammad
Wane fata zaku yi musu?
Views: 17
