ƙasar Amurka ta yi kira da a gudanar da sahihin zaɓe a Najeriya inda ta ce tana sa ido a wasu jihohi da ake take haƙƙin bil adama.
Amurka tace jihohin da take sanya ido a kansu sun haɗa da jihar Kano da Kaduna.
Views: 17

ƙasar Amurka ta yi kira da a gudanar da sahihin zaɓe a Najeriya inda ta ce tana sa ido a wasu jihohi da ake take haƙƙin bil adama.
Amurka tace jihohin da take sanya ido a kansu sun haɗa da jihar Kano da Kaduna.
Views: 17