An fasa ɗaura Aure saboda uwayen Ango sun kawo tsoffin kuɗi a matsayin Sadaki a jihar Neja

Dangin Amarya Sun Ki Amincewa Da Tsohon Kudin Naira A Matsayin Sadaki A Jihar Neja

Iyalan wata amarya da ke karamar hukumar Gbako a jihar Neja sun ki amincewa da tsohon kudi na Naira da dangin Ango suka kawo a matsayin kudin sadaki.

Views: 9

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *