An Kama Mabaraciya Da Kudi N500,000, Da $100 a Abuja
Mai magana da yawun hukumar kula da harkokin babban birnin tarayya, kuma Sakatariyar zamantakewa da raya kasa, Shaka Sunday, ya tabbatar da cewa matar tana hannun hukumar a karamar hukumar Bwari.
Ya ce wacce ake zargin har yanzu batayi bayanin yadda ta samo kudin da aka gano a gurinta ba.
Sunday ya ce, “Mun kama matar da $100 da kuma N500,000.
Views: 38
