Babu wanda ke son aure na—Ƴar gidan shugaban Boko Haram Fatima Shekau na neman mijin aure

Ku latsa nan don kallon Bidiyon nan

Kamar dai yadda yake, sanannen labari ne kamar yadda kowa ya sani,shidai shekau ya kasance Malami Kafin ya sauya izuwa ɗan ta’adda,domin ko a kwanakin baya anta yada wani vedio’n sa a Shafukan Sada Zumunta inda yaje Wa’azi acikin wani masallaci.  

Amma dai a karshe ga irin yadda ya kasance cikin wani irin mummunan aiki me muni matuka na rashin imani.

Anata wallafa hoton wata Budurwa a kafar sada zumunta na Facebook inda ake bayyana Budurwar a matsayin ƴa gashi jagoran ƴan boko haram ɗin wato Abubakar Shekau.

Views: 41

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *