Da Ɗumi Ɗumi: “Ba za a tashi da Azumi gobe ba saboda ban samu rahoton ganin wata ba”—Sarkin Musulmai

Ku latsa nan don kallon Bidiyon nan

A gabanin sanarwar Sarkin Musulmi, kwamitin ganin wata a Nijeriya ya ce kawo yanzu bai samu labarin ganin watan Ramadan ba, yana mai bukatar wadanda suka gani su sanar da shi sunan garin da karamar hukuma domin hannanta bayanan ga Sarkin Musulmi.
Tofa
Tofa

Views: 12

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *