HOTUNA: “Matashin da yayi tattaki a ƙasa zuwa Abuja don taya Gawuna murna a Kotu ya isa Abujar”

Ku latsa nan don kallon Bidiyon nan

SIYSAR KANO: Yanzu haka cikin daren nan matasan da suka yi tattaki daga Kano zuwa Abuja don taya Gawuna Murnar yin nasara a kotu, sun isa Abuja.

Tofa

Views: 36

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *