Hukumar zaɓen Najeriya INEC ta ɗage zaɓen ƙasar da mako 4

Hukumar zaɓen Najeriya INEC ta sanar da cewar zaɓen 2023 wanda aka tsara gudanar wa a ranar Asabar mai zuwa.

https://apahausa.com.ng/video-ku-kalli-yadda-%c6%b4a%c6%b4an-hausawa-suka-lalace-zina-a-fili/

Zai gudana lami lafiya domin ta gama shiri tsaf duk da cewa jam’iyyar APC ta ce a jinkirta zaɓen da makonni 4 saboda a samu ƙasar ta dawo cikin hayyacinta.

https://apahausa.com.ng/video-kai-jamaa-ku-kalli-yadda-%c6%b4a%c6%b4an-hausawa-suka-koma-tamkar-indiyawa/

Sai dai a nata ɓangare INEC ta ce ta gama shiri tsaf saboda haka ba za ta ɗage zaɓen ba.

https://apahausa.com.ng/video-ku-kalli-yadda-%c6%b4an-bindiga-ke-lalata-ta-matan-mutane/

Views: 33

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *