Labarin yadda aka shiga gida aka kashe ɗaliba saboda ta zo ta ɗaya a Jarabawa

Ikon Allah sai kallo!
Wannan wata ɗaliba ce daga garin Tessaoua, Rouƙayyatu,.

https://apahausa.com.ng/video-ku-kalli-yadda-%c6%b4a%c6%b4an-hausawa-suka-lalace-zina-a-fili/

Yadda aka shiga har gidansu aka kashe ta bayan an ba su sakamakon jarrabawa ta yi ta ɗaya a ajinsu na makarantar share fagen shiga jami’a(Lycée) ajin ƙarshe(Terminal A).

https://apahausa.com.ng/video-kai-jamaa-ku-kalli-yadda-%c6%b4a%c6%b4an-hausawa-suka-koma-tamkar-indiyawa/


Allah ka raba mu da maƙiya a duk inda suke.
A ko ina ana samun mahassada. Duniya ke nan.

MANI KASUMAWA KELGERI

Views: 41

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *