VIDEO: “Ku kalli yadda wata Akuya ta fito daga cikin ƙasa tana kiran Sallah a ƙasar Yemen”

Hausawa sun ce in da ranka ka sha kallo a nan wata akuya ce wacce aka bayyana cewa ta fito ne daga ƙarƙashin ƙasa tana kiran Salla.

Wani ɗan ƙasar Yemen ne ya wallafa hoton bidiyonta a shafukan Telegram.

Munyi ƙoƙarin ɗora muku bidiyon amma bamu samu damar yin hakan ba

Views: 13

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *