Wannan itace wasiƙar da Abduljabbar ya aiko daga gidan yari inda yake neman Lauyan da zai tsaya masa

Kai jama’a ku kalli yadda miji ke wasa da matarsa a bainar jama’a ku latsa nan don kallon Bidiyon

DA ƊUMI ƊUMI: Sheikh Abduljabbar ya nemi lauyan da zai sake tsaya masa gaban kotu.

A wani rahoto da muke samu yanzu haka ya tabbatar mana cewa Shaikh Abduljabbar Kabara ya aiko saƙo daga kurkuku rubuce yana mai neman lauyan da zai sake tsaya masa don ɗaukaka ƙara da ya yi biyo bayan hukuncin da aka zartas masa na kIsa.”

Views: 242

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *