
Wani hoton bidiyon da ke yawo a kafafen sada zumunta na zamani wato social media ya nuna daliban makarantar da yan bindiga suka sace a garin Yauri dake jihar Kebbi.
Ku kalli hoton bidiyon https://m.youtube.com/watch?v=j21DZQ7w6gE
Ko a watannin da suka gabata ma dai saida wasu yan bindiga suka sace daliban makarantar gandun daji a jihar Kaduna, inda har suka hallaka wasu daga cikinsu kafin daga bisani su sake su.
Haka ma a karshen sherar da ta gabata ta 2020 saida wasu yan bindiga suka sace daliban makarantar kimiyya da fasaha ta gwamnatin taryya da ke karamar hukumar Kankaran jihar katsina.
Views: 15
