Ƙasar Italiya na neman wanda zai zauna a garin nan don biyansa albashin $5,000 a ko wane wata

Ƙasar Italiya ta yi shelar neman masu zama a wani garinda ƴan ƙasar suka guje shi suka riƙa komawa babban birnin kasar.

Gwamnatin ƙasar ce dai tayi tsyin biyan $5,000 a duk wata a matsayin albashi ga duk wanda ya yarda zai zauna a garin yayi rayuwa don farfaɗo da garin

https://apahausa.com.ng/video-kai-jamaa-ku-kalli-yadda-%c6%b4a%c6%b4an-hausawa-suka-koma-tamkar-indiyawa/

Wata sabuwa.

https://apahausa.com.ng/video-ku-kalli-yadda-%c6%b4a%c6%b4an-hausawa-suka-lalace-zina-a-fili/

Views: 52

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *