
A wata sanarwa da aka fitar a safiyar yau gwamnatin jihar Katsina da ke arewacin Najeriya, ta ce al’umar jihar ce ta amince cewa daga yanzu duk wani baligi ya rika ba da N2,000 a kowace shekara a matsayin haraji ga gwamnati domin samar da ci gaba.
Kwamishinan kasafin kudi da tsare-tsaren arzikin jihar, Alhaji Faruk Lawal Jobe ne ya shaida wa jaridar DCL Hausa hakan a Katsina.
Me za ku ce kan wannan dabarar, kuma ko kuna shirye da ku yarda da hakan a jihohinku domin ci gabanku?
Views: 6
