HOTUNA: “Waɗannan ƴan matan sune aka bayyana cewa sunfi ko wacce macce kyau a ƙasashen Najeriya da Nijar

Tsakanin Sarauniyar Kyau Ta Nijeriya, Shatu Garko Da Ta Jamhuriyar Nijar Wacce Ta Fi Kyau?

Zabi sonka!

Kamar dai yacce aka gudanar da gasar sarauniyar kyau a Najeriya, ita ƙasar Nijeriya ta gudanar da tata gasar inda aka zaɓi Sarauniyar ƙasar.

Wacce masu gudanar da gasar suka bayyana cewa ta fi ko wacce macce kyau a ƙasar.

Views: 18

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *