Gwamnatin Najeriya ta yi ƙarin haske kan batun rufe shafukan internet gabanin zaɓe a ƙasar.
Wata sanarwa da ta fito daga hukumar sadarwar ƙasar a ƙarƙashin ministan harkokin sadarwa na ƙasar Dr. Isa Ali Pantami ta ce labarin bai da tushe ballantana makama.
Views: 15
