Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje a layin zabe

Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje a layin zabe.

Mai girma Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya hau layin zabe.

A yau ne dai ake gudanar da zaɓen shugaban ƙasa da na ƴan majalisu a duk faɗin Najeriya, inda mutane sukayi dandazi domin kaɗa ƙuri’a a mazaɓun su

By Hilal Haruna

Views: 3

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *