Abubawa 5 duk wanda ya aikata su a watan Ramadan Allah zai rubuta shi cikin ƴan Aljanna—Bello Yabo

“Abubawa 5 Manzon Allah ﷺ duk wanda ya aikata su cikin yi Allah zai rubuta shi cikin ƴan Aljanna”.

Shiekh Bello Aliyu Yabo

1 Wanda yaje duba mara lafiya.

2 Wanda ya halarci zana’ida

3 Wanda yayi Azumin Nafila ranar (Litinin da Alhamis)

4 Wanda ya Halarci Sallar Juma’a tuda safe

5 Wanda ya ƴanta Bawa

Allah ne mafi sani

© Sheikh Bello Aliyu Yabo

Views: 6

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *