Da dama daga cikin ‘yan ci-ranin Nijar da ke rayuwa a Libya sun koma gida cikin iyalansu domin gudanar da ibadar azumin watan Ramadan.
Koda yake ‘yan ci-ranin sun zabi komawa gida don ratsin kansu ba tare da tilasta musu ba karkashin wani shiri na Hukumar Kula da ‘yan gudun hijira ta Majalisar Dinkin Duniya.
source: rfi.fr
Views: 12
