VIDEO: “Gwamnatin jihar Bauchi ta bada umarnin rufe Masallacin Idris Dutsen Tanshi”

Ku kalli hoton Bidiyon jawabin Gwamnan jihar Bauchi game da batun rufe Masallacin Idris Dutsen Tanshi

Jama’a da dama sun yi kira ga gwamnatin jihar ta kama malamin saboda irin cin zarafin da yake yiwa ANNABI SAW.

Wata sabuwa

Views: 26

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *