Labarin yadda Kwamishinan ilimin jihar Kano ya mayar da ƴarsa makarantar Gwamnati

Kwamishina ya maida ‘yarsa makaranta da kansa

Me girma kwamishinan ilimin jahar Kano, Hon Umar Haruna Doguwa ya maida ‘yarsa makarantar kwana ta Gwamnati, GGSS…. sakamakon qarewar hutun da aka bawa daliban jahar Kano ayau lahadi 10/09/2023.

Views: 52

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *