Fitacciyar mai amfani da shafin Twitter Mariya ta bayyana cewar

DSS a Kano sun sallami Fiddausi Ahmad Ƴar TikTok ɗin nan da suka kama saboda kalaman tunziri.
Iyayen Fiddausin sun garzayo Freedom Radio inda suka roƙi DSS su yi mata afuwa.
DSS sun gargaɗeta sannan suka sallame ta.
Views: 10
