MANZON ALLAH SAW ya ce duk mutumin da kaga yana yin Alwala ya zauna yana jiran a kira Sallah, to ko da ka gan shi yana aikata wani aiki na saɓo a fili to kar ka yanke masa hukunci ko kuma ka zarge shi domin kuwa in dai maganar Imani ne to ya sha gabanka ya wuce ka fintinkau.

Views: 8
