Atiku Abubakar ya samu nasara a mazaɓarsa


Atiku Abubakar ya samu nasara a mazaɓarsa

Babban baturen zabe a mazaɓar ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar yace Atikun ya lashe zaɓe a rumfar da ya jefa ƙuri’a.

Sakamakon zaɓen ya nuna cewa Atikun ya samu ƙuri’a 282 a rumfar.

Sauran jam’iyyun da suka samu ƙuri’a sun haɗa da;

APC – 57

LP – 6

AP – 2

NNPP – 1

Boot Party – 1

Views: 2

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *