Wata mata ƴar kinanin shekaru 13 ta haihu inda ta samu ƴan biyu bayan an mata auren wuri.
Likitici a jihar Kaduna sun ce matar ta wahala sosai kafin ta haihu saboda ƙarancin shekarunta.
Auren wuri dai wata al’ada ce da gwamnatoci ke yaƙi da ita a wasu ƙasashen Duniya.
Views: 11
