CIGIYA: “Tun a daren jiya wannan baiwar Allah Hasana Idris ta bar gida har yanzu ba labarinta”

/SD9Yxmp836o?si=fcxEco1yY4s-UYIs

CIGIYA: Cikin Tsakar Dare Ta Bar Gidanta Kuma Har Yanzu Babu Labarinta

/9k6qASiDV2A

Muna cigiyar ‘ar uwarmu wadda ta fita kusan kwana biyu zuwa uku daga gidanta kimanin karfe 2:30 na dare a nan jihar Kano a uguwar Danladi Nasidi.

/ekyZDZHK4Tk?si=QpBDM1fctHJqDJf3

Dan Allah idan an samu labarin ta ku sanar da ofishin hukuma mafi kusa da ku.

Sunnaanta Hassana Idris.
Ko kuma ku tun tubi daya daga cikn wadannan lambobin;
08036794970
07033359756
08060843230
08066014562

Views: 237

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *