Gwamnonin APC sun ce ba zasu yarda ayi zaɓe a wannan watan ba dole INEC ta ɗage zaɓen

Wata sanarwa ta ambato ƙungiyar gwamnonin jam’iyyar All Progressive Congress APC na cewa

Wannan canjin kuɗin da aka yi ana tsaka da shirye-shiryen shiga rumfunan zaɓe a faɗin ƙasar shiri ne ake na kada jam’iyyar su a zaɓukan gwamnonin jihohi da za’a gudanar.

Saboda haka suna son INEC ta jinkirta gudanar da zaɓen 2023 wanda aka shirya yin sa a ranar 25 ga wannan watan da muke ciki zuwa watan Afrilu.

Views: 9

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *