HOTUNA: “Ahmad Musa ya sayi katafaren gida a ƙasar Amurka”

Ahmed Musa Ya Mallaki Katafaren Gida A Ƙasar Amurka

Shahararren ɗan wasan ƙwallon ƙafan Najeriya Ahmed Musa, ya sanar da mallakar wannan katafaren gidan a ƙasar Amurka, kamar yadda ya bayyana a shafukansa na sada zumunta.

Views: 55

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *