Kamfanin Opay zai koma ƙasar China da zama a ranar 20 ga wata

Kamfanin Pancom mamallakin bankin Opay ya sanar da cewar

Zai tafi hutun kwanaki biyar kuma zai rufe

Ofisoshinsa na wucin gadi a wasu sassan kudancin Najeriya

Wasu dai sun soma yaɗa raɗe raɗin cewa kamfanin na shirin komawa ƙasar China inda dama daga can ya fito

Amma dai koma menene muna sanar da jama’a cewar sisin kobonsu ba zai yi ciwon kai ba saboda an kafa shi bisa dokokin CBN

Views: 17

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *