Ɗaliba fatima umar zariya ta rasu bayan ta bar gida da nufin zana jarabawar ( Post Utme)
A wani rahoto dayake riskan mu yanzu haka mai ɗauke da cewa wata ɗaliba mai ƙwazon gaske ‘yar kimanin shekara 17 fatima umar ta rasu a daren jiya litini bayan ta zo daga birnin zariya da nufin rubuta jarabawar (Post Utme) a jami’ar jihar kaduna wato “Kaduna State University” da ake yi wa laƙabi da (KASU).
.
Views: 46
