Lado Ɗan Marke na PDP na daf da lashe zaɓen gwamnan jihar Katsina inda ya lashe ƙananan hukumomi 18 cikin 34

A sakamakon zaɓen gwamnan jihar Katsina Lado Ɗan Marke na jam’iyyar PDP yana kan gaba a sassa da dama.

Yayin da Dikko Raɗɗa na APC ke take masa baya.

Views: 32

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *