Malamin islamar nan da yace za’a hura kahon tashin duniya ya mutu yau

https:///shorts/s7UuXIikuYc?si=sZoVYiFeEIVbVPMT

Shaharren malamin addinin islamar nan dan kasar Masar wai suna sheikh Haroon Almisri wanda a makonni ukkun da suka gabata ya fadawa dalibansa cewa, za a hura kahon tashin duniya a ranar Juma’a ya riga mu gidan gaskiya.

/h3IH5o2WCHo?si=Vtt3yKufkaKhDICv

Wani dalibi mai suna Yusuf Ibrahim wanda ya na daya daga cikin daliban da ke tare da malamin ne ya bayyana rasuwar malamin a shafinsa na Telegram.

Duk da cewa wasu daga cikin daliban malamin ya kware wajen yi musu barkwanci amma a lokacin da ya fada musu labarin tashin duniyar, babu wata alama da ke nuna cewa da wasa yake musu.

Views: 71

One thought on “Malamin islamar nan da yace za’a hura kahon tashin duniya ya mutu yau

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *