Shugaban INEC ya yi bayani game da batun ɗage zaɓe saboda ƙarancin Mai da Kuɗi

Hukumar zaɓe mqi zaman kanta a Najeriya Independent National Electoral Commission INEC tace ta shirya tsaf don gudanar da babban zaɓen ƙasar nan da ƴan makonni masu zuwa.

Shugaban hukumar Professor Muhammad Yakubu ne ya bayyana hakan a Abuja duk kuwa da cewa wasu jam’iyyun siyasa a ƙasar na ganin ya kamata a ɗage zaɓen saboda halin da ƙasa ke ciki na ƙarancin man Fetur da kuɗi.

Views: 50

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *