Wasiƙar Sheikh Ɗahiru Bauchi na cigaba da tada ƙura—Ina kira ga Alƙalan Kotun ƙoli dasu yi adalci in ji shi

/ekyZDZHK4Tk?si=QpBDM1fctHJqDJf3

DA DUMI-DUMINSA: Shahararran Malamin Addin Muslunci Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya rubutawa Kotun Kolin Nageriya wasikar domin tabbatar da Adalci a shari’ar da Kotun Kolin Nageriya ke gab da Yanke hukunci tsakanin Gwamna Abba Kabir Yusuf da Dr Nasiru Yusuf Gawuna.

/aLlLwl-n3XA?si=PjLJuMb-VrYq5Y5o

Shehun Malamin ya Fa’dawa Kotun Kolin cewa Adalci a shari’ar shine zai taimaka wajen samun zaman lafiya ga Al’ummar jihar Kano Baki Daya.

Views: 71

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *