Yadda titinan jihar Imo suka kasance fayau a ziyarar Buhari

A yayin da Shugaba Buhari yake ziyara a jihar Imo, bisa dukkan alamu mutane da dama a Owerri Babban birnin jihar, sun amsa kiran kungiyar IPOB na zama a gida, kada su fito su yi wa shugaban maraba.

A yayin ziyarar dai shugaba ya sha alwashin kawo karshen hare haren da ake kaiwa a yankin baki daya.

https://apahausa.com.ng/ango-ya-saki-amaryarsa-bayan-an-turo-masa-hotunan-batsarta-a-whatsapp/
https://apahausa.com.ng/labari-da-dumi-dumi-miji-ya-kama-matarsa-na-turawa-tsohon-saurayinta-bidiyon-ta-tsirara-a-whatsapp/
https://apahausa.com.ng/zan-iya-gamsar-da-maza-biyar-da-jimai-a-lokaci-daya-ba-tare-da-na-gaji-ba/

Views: 61

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *