NCC ta katse harakokin sadarwa a jihar Katsina

Kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwanto, an dakatar da kafafen sadarwar a jihar Katsina saboda barazanar tsoro,

Dakatarwar ta shafi kananan hukumomi 13 dake a cikin jihar ta Katsina.

A wani labarin kuma.

Gwamnatin jihar Katsina ta dakatar da cajin waya a kananan hukumomin dake fama da matsalar tsaro a jihar Katsina

Cikin kananan hukumomin da abin ya shafa har da Funtua da Bakori da Malumfashi da.

Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da hana sanar cajin waya a kananan hukumomin dake fama da matsalar tsaro a duk fadin jihar Katsina.

An kuma kara wasu kananan hukumomin da suka hada da Funtua da Bakori da Malumfashi a cikin kananan hukumomin da dokar ta shafa.

Sune kamar haka.

Malumfashi

Funtua

Bakori

Jibia

Batsari

Safana

Dutsenma

Kankara

Matazu

Musawa

Kurfi

Faskari

Sabuwa

Dandume

Danja

Kafur

charanci

Kankia

Rimi

Views: 37

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *