Yadda wasu fusatattun Matasa sun fasa rumbun ajiye abinci na gwamnati a Jihar Adamawa

Da Dumi-Dumi: Wasu fusatattun mutane sun fasa rumbun ajiye abinci

mallakin gwamnatin tarayya a jihar Adamawa.

Inda suka fara kwasar kayayyakin abincin da ke ciki.

Views: 9

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *