Zamu fice daga APC matuƙa Buhari ya goyi bayan mai mala buni—El-rufai

https://apahausa.com.ng/video-ku-kalli-yadda-%c6%b4an-fashin-daji-ke-lalata-da-matan-mutane/

Za mu fice daga jam’iyyar APC matukar Buhari bai gaggauta janye kalaman sa na nuna goyon bayan bangaren Gwamna Mai Mala Buni kan shugabancin jam’iyyar APC ba~Gwamna Nasiru El-Rufa’i.

https://apahausa.com.ng/an-saki-bidiyon-lalatar-mawa%c6%99iyar-najeriya-tiwa-savage/

Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufa’i ya bayyana cewa baza su taba yarda da matakin da Buhari yake shirin dauka na dawo da Mai Buni kan kujerar shugabancin jam’iyyar APC ba.

https://apahausa.com.ng/labari-da-dumi-dumi-miji-ya-kama-matarsa-na-turawa-tsohon-saurayinta-bidiyon-ta-tsirara-a-whatsapp/

El-Rufa’i ya ce lallai doli ne Gwamna Mai Mala Buni ya sauka daga wannan matsayi tare da barma Gwamnan Neja Sani Bello.

https://apahausa.com.ng/an-%c9%97auki-bidiyon-%c6%b4ar-shekara-40-tana-lalata-da-yara-%c6%b4an-shekara-7-a-legas/

Gwamnan ya yi barazanar barin jam’iyyar matukar akace za a ci gaba da yin wannan rashin adalci.

Views: 38

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *