Zan rinƙa biyan Albashi ga duk namijin da zai Aure ni

VIDEO: “Zan biya albashi kowane wata ga duk mutumin da ke son ya aure ni, ina da gidaje, ina matukar bukatar miji.” –

Wata ‘yar kasuwa ‘yar Najeriya da ke zaune a Faransa

Wata ‘yar Najeriya ta shiga shafukan sada zumunta domin neman mijin aure.

Ta bayyana cewa ta mallaki kadarori daban-daban a Najeriya da Faransa, don haka kudi ba batunta bane.

Tana rokon maza da su
tura mata saƙon gaggawa domin su bayyana mata manufarsu.

Source:APA hausa

Views: 37

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *