Ku latsa nan don kallon Bidiyon nan
Shaharren malamin addinin islamar nan dan kasar Masar wai suna sheikh Haroon Almisri wanda a makonni ukkun da suka gabata ya fadawa dalibansa cewa, za a hura kahon tashin duniya a ranar Juma’a ya riga mu gidan gaskiya.
Wani dalibi mai suna Yusuf Ibrahim wanda ya na daya daga cikin daliban da ke tare da malamin ne ya bayyana rasuwar malamin a shafinsa na Telegram.
Duk da cewa wasu daga cikin daliban malamin ya kware wajen yi musu barkwanci amma a lokacin da ya fada musu labarin tashin duniyar, babu wata alama da ke nuna cewa da wasa yake musu.
Views: 14

Allah Yajikan Shi Yakuma Gafarta Mar Zunuban sa Ameen