Yadda titinan jihar Imo suka kasance fayau a ziyarar Buhari

A yayin da Shugaba Buhari yake ziyara a jihar Imo, bisa dukkan alamu mutane da dama a Owerri Babban birnin jihar, sun amsa kiran kungiyar IPOB na zama a gida, kada su fito su yi wa shugaban maraba.

A yayin ziyarar dai shugaba ya sha alwashin kawo karshen hare haren da ake kaiwa a yankin baki daya.

Views: 44

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *